1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwa

Yadda rashin aiki ke ci wa matasan Najeriya tuwo a kwarya

25:00

This browser does not support the video element.

Abdul-raheem Hassan M. Ahiwa
December 7, 2022

A Najeriya, matsalar rashin ayyukan yi na ci gaba da zame wa matasan kasar babbar matsala. Guda daga cikin mayan matsalolin da ke daga wa matasan hankali ma a yanzu, shi ne yadda ake cewa sai an biya kudade kafin a samunayyukan yi a wasu ma'aikatu na gwamnatin kasar.